fidelitybank

Kasashe marasa karfi za su fuskanci koma baya a 2023 – IMF

Date:

Asusun ba da lamuni na duniya IMF, ya yi gargadin cewa kashi uku na tattalin arzikin duniya na fuskantar koma bayan tattalin arziki a shekarar 2023.

Shugabar Hukumar IMF, Kristalina Georgieva, ta bayyana hakan a wata hira da ta yi da CBS News.

Ta ce saurin yaduwar cutar ta Covid-19 a kasar Sin yana nuna alamar durkushewar tattalin arziki na gajeren lokaci.

Georgieva ya ce: “Muna sa ran kashi daya bisa uku na tattalin arzikin duniya zai kasance cikin koma bayan tattalin arziki. Rabin Tarayyar Turai za su kasance cikin koma bayan tattalin arziki a bana.”

Tun da farko, wani bankin zuba jari na kasa da kasa, Goldman Sach ya bayyana cewa ci gaban tattalin arzikin duniya zai ragu zuwa kashi 1.8 cikin 100 a shekarar 2023.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp