fidelitybank

Kasar Finland ta kama jagoran kungiyar IPOB

Date:

Jagoran haramtacciyar ƙungiyar IPOB ta kudu maso kudancin Najeriya, Simon Ekpa ya shiga hannu a ƙasar Finland bisa zarginsa da aikata laifukan ta’addanci.

Kafofin watsa labarai na ƙasar Finladn sun ruwaito cewa wata kotu a yankin Päijät-Häme ta tura Ekpa gidan yari bisa zarginsa da ingiza mutane su aikata laifuka.

Kotun ta ce Simon Ekpa tana yaɗa farfagandar a ware a kafofin sadarwa.

Bayan Ekpa kuma, kotun ta ce a kamo mata wasu mutum hudu bisa zarginsu da laifukan ta’addancin.

Ekpa, wanda ɗan Najeriya ne, wanda yake da izinin zama ɗan ƙasar Finland, an haife shi ne a shekarar 1985, kuma ya taɓa bayyana cewa yana jagorantar wata ƙungiya a Najeriya da take fafutikar kafa ƙasar Biyafara.

Ƴansanda sun ce suna zargin Ekpa da yaɗa manufofinsa ne daga ƙasar ta Finland da zummar haifar da tarzoma, wadda ke cutar da fararen hula da sauran laifuka a yankin kudu maso kudancin Najeriya.

A wani faifan bidiyo da ya a game da zaɓen 2023, ya ce ba za a yi zaɓe ba a yankin kudu maso kudu.

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp