fidelitybank

Kasar Finland ta kama jagoran kungiyar IPOB

Date:

Jagoran haramtacciyar ƙungiyar IPOB ta kudu maso kudancin Najeriya, Simon Ekpa ya shiga hannu a ƙasar Finland bisa zarginsa da aikata laifukan ta’addanci.

Kafofin watsa labarai na ƙasar Finladn sun ruwaito cewa wata kotu a yankin Päijät-Häme ta tura Ekpa gidan yari bisa zarginsa da ingiza mutane su aikata laifuka.

Kotun ta ce Simon Ekpa tana yaɗa farfagandar a ware a kafofin sadarwa.

Bayan Ekpa kuma, kotun ta ce a kamo mata wasu mutum hudu bisa zarginsu da laifukan ta’addancin.

Ekpa, wanda ɗan Najeriya ne, wanda yake da izinin zama ɗan ƙasar Finland, an haife shi ne a shekarar 1985, kuma ya taɓa bayyana cewa yana jagorantar wata ƙungiya a Najeriya da take fafutikar kafa ƙasar Biyafara.

Ƴansanda sun ce suna zargin Ekpa da yaɗa manufofinsa ne daga ƙasar ta Finland da zummar haifar da tarzoma, wadda ke cutar da fararen hula da sauran laifuka a yankin kudu maso kudancin Najeriya.

A wani faifan bidiyo da ya a game da zaɓen 2023, ya ce ba za a yi zaɓe ba a yankin kudu maso kudu.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp