fidelitybank

Kasar Andulisiyya ta hana tawagar Najeriya bisa – NFF

Date:

Ƙasar Spain ta hana ‘yan wasan tawagar Najeriya ta ‘yan ƙasa da shekara 15 bizar zuwa buga gasa ƙasar, kamar yadda hukumar kwallon ƙafa ta ƙasar NFF ta bayyana.

Hana bizar ya shafi ‘yan wasa da jami’an da ke cikin tawagar masu lura da su, kamar yadda NFF ta bayyana.

Don haka, “tawagar ba za ta je Spain ba domin buga gasar Uefa ta ‘yan ƙasa da shekara 16,” kamar yadda NFF ta wallafa a shafinta na X.

Spain dai ba ta bayyana dalilin hana bizar ba.

Sai dai hukumomin Spain sun ce dalilin da Hukumar NFF ta bayar na neman bizar bai yi “daidai ba”.

“Jami’inmu da ke Legas ya ce ya bi bayanan mutanen ya ga, wadanda suka nemi bizar a ranar 8 ga watan Afrilu sun janye buƙatarsu,” kamar yadda wani wakili ya shaida a ofishin jakadancin Spain a Najeriya.

“Babu wanda ya hana su biza”.

An tsara Future Eagles za ta bar Najeriya a ranar Talata domin gasar, kuma za ta fara wasanta na farko da Belgium ne a ranar JUma’a.

Kazalika za ta buga wasa da Ingila da Italiya a gasar.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp