fidelitybank

Kasar Andulisiyya ta hana tawagar Najeriya bisa – NFF

Date:

Ƙasar Spain ta hana ‘yan wasan tawagar Najeriya ta ‘yan ƙasa da shekara 15 bizar zuwa buga gasa ƙasar, kamar yadda hukumar kwallon ƙafa ta ƙasar NFF ta bayyana.

Hana bizar ya shafi ‘yan wasa da jami’an da ke cikin tawagar masu lura da su, kamar yadda NFF ta bayyana.

Don haka, “tawagar ba za ta je Spain ba domin buga gasar Uefa ta ‘yan ƙasa da shekara 16,” kamar yadda NFF ta wallafa a shafinta na X.

Spain dai ba ta bayyana dalilin hana bizar ba.

Sai dai hukumomin Spain sun ce dalilin da Hukumar NFF ta bayar na neman bizar bai yi “daidai ba”.

“Jami’inmu da ke Legas ya ce ya bi bayanan mutanen ya ga, wadanda suka nemi bizar a ranar 8 ga watan Afrilu sun janye buƙatarsu,” kamar yadda wani wakili ya shaida a ofishin jakadancin Spain a Najeriya.

“Babu wanda ya hana su biza”.

An tsara Future Eagles za ta bar Najeriya a ranar Talata domin gasar, kuma za ta fara wasanta na farko da Belgium ne a ranar JUma’a.

Kazalika za ta buga wasa da Ingila da Italiya a gasar.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp