fidelitybank

Karancin man fetur zai kawo mana cikas – INEC

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta bayyana damuwa cewa, ƙarancin man fetur da ake fama da shi a ƙasar na iya shafar shirye-shiryen babban zaben da za a yi ranar 25 ga watan Fabrairu.

Dogayen layuka a gidajen sayar da man fetur sun zama kamar jiki a fadin ƙasar, musamman a Legas baban birnin kasuwanci na ƙasar, inda ‘yan Najeriya kan shafe sa’o’i kafin su sayi man.

Miliyoyin ‘yan ƙasar sun dogara da makamashin fetur ne, ba domin sufuri kawai ba, har domin tayar da jannareto doimn samar da lantarki a gidaje da wuraren sana’arsu.

Farashi wannan makamashin ya yi tashin goron zabi cikin watannin da suka gabata, har ta kai ga farashin fetur ya ninka a kasuwannin bayan fage.

Gwamnatin ƙasar ta musanta cewa an yi ƙarin farashin albarkatun mai, kuma ta ce akwai isassun albarkatun a cikin ƙasar.

Sai dai ta dora alhakin ƙarancin man kan ‘yan kasuwa wadanda ke da alhakin sayar da man ga al’ummar ƙasar a yawancin gidajen mai, tana cewa su ne suke janyo matsalolin da ake fuskanta.

sunnnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp