fidelitybank

Karancin man fetur zai kawo mana cikas – INEC

Date:

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC, ta bayyana damuwa cewa, ƙarancin man fetur da ake fama da shi a ƙasar na iya shafar shirye-shiryen babban zaben da za a yi ranar 25 ga watan Fabrairu.

Dogayen layuka a gidajen sayar da man fetur sun zama kamar jiki a fadin ƙasar, musamman a Legas baban birnin kasuwanci na ƙasar, inda ‘yan Najeriya kan shafe sa’o’i kafin su sayi man.

Miliyoyin ‘yan ƙasar sun dogara da makamashin fetur ne, ba domin sufuri kawai ba, har domin tayar da jannareto doimn samar da lantarki a gidaje da wuraren sana’arsu.

Farashi wannan makamashin ya yi tashin goron zabi cikin watannin da suka gabata, har ta kai ga farashin fetur ya ninka a kasuwannin bayan fage.

Gwamnatin ƙasar ta musanta cewa an yi ƙarin farashin albarkatun mai, kuma ta ce akwai isassun albarkatun a cikin ƙasar.

Sai dai ta dora alhakin ƙarancin man kan ‘yan kasuwa wadanda ke da alhakin sayar da man ga al’ummar ƙasar a yawancin gidajen mai, tana cewa su ne suke janyo matsalolin da ake fuskanta.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp