fidelitybank

Karamin Yaro ya nutse a cikin kogi a Jigawa

Date:

Wani karamin yaro dan shekara goma ya nutse cikin kogi a karamar hukumar Buji ta jihar Jigawa.

Gidan talbijin na Channels ya ambato CSC Adamu Shehu, mai magana da yawun rundunar tsaron farin kaya ta Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) a jihar Jigawa yana tabbatar da haka a cikin wata sanarwa.

A cewar Adamu Shehu yaron mai suna Sule Ya’u ya je wanka ne a kududdufi cikin kauyen Lelen Kudu tare da abokansa a ranar Asabar.

Ya ce daga bisani bayan nema da aikin ceto na tsawon sa’a biyu an gano gawar yaron, kuma bayan kai shi asibiti likitoci suka tabbatar da cewa ya riga mu gidan gaskiya.

Sassa da dama na jihar Jagawa na fama da ambaliyar ruwan da aka dade ba a ga irinta ba cikin ‘yan shekarun nan.

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘Æ´an Æ™ungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaÉ—a labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar É—an wasan...

Sojoji sun kashe rikaken dan Bindiga Dan Dari Biyar a Sokoto

Dakarun Operation FANSAR YANMA sun yi nasarar fatattakar wani...

An kashe utane 30 a yakin Thailand da Cambodia

An shiga kwana na uku na faÉ—an kan iyaka...

Ba mu Æ™ayyade shekarun shiga Æ™aramar sakandare JSS1 – Ma’aikatar Ilimi

Ma'aikatar Ilimi a Najeriya ta musanta rahoton da wasu...

Ido da Ido na ga yadda Sojojin Isra’ila ke kashe Falasdinawa – Tsohon Sojin Amurka

Wani tsohon sojan Amurk ya ce, ya ga yadda...

‘Yan majalisar Birtaniya 220 na neman Æ™asar ta amice da Æ™asar FalasÉ—inu

'Yan majalisar Birtaniya 220 sun nemi gwamnatin ƙasar ta...

Buhari yaki karbar kyautar Agogon lu’u-lu’u da jirgin sama – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban Najeriya Muhammad Buhari,...

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...
X whatsapp