fidelitybank

Kar mu bari Najeriya ta ƙara komawa yakin basasa – El-Rufa’i

Date:

Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna a ranar Talata ya bayyana cewa, Najeriya ba za ta iya sake samun wani yakin basasa da ya wargaza kowane bangare na kasar.

El-Rufai ya yi wannan jawabi ne a wajen bikin rufe kwas din wayar da kan jama’a da aka shirya wa mambobin kungiyar masu yi wa kasa hidima ta 2022 Batch B (Stream 2) da aka tura Kaduna.

Gwamnan ya bukaci matasan da kada su hura wutar rikici da yaki a Najeriya.

El-Rufai wanda Mukaddashin Gwamnan Jihar, Dakta Hadiza Balarabe ya wakilta, ya ce: “Dole ne matasa su tuna cewa, NYSC ta samo asali ne bayan yakin basasar da ya wargaza duk wata kasa ta Najeriya. Yakin ya kasance dabbanci maras bukata wanda ba za mu iya maimaita shi ba.

“Saboda haka dole ne matasan Najeriya su nisanta kansu daga rura wutar rikici da yaki a Najeriya.”

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp