fidelitybank

Kar mu bari Najeriya ta ƙara komawa yakin basasa – El-Rufa’i

Date:

Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna a ranar Talata ya bayyana cewa, Najeriya ba za ta iya sake samun wani yakin basasa da ya wargaza kowane bangare na kasar.

El-Rufai ya yi wannan jawabi ne a wajen bikin rufe kwas din wayar da kan jama’a da aka shirya wa mambobin kungiyar masu yi wa kasa hidima ta 2022 Batch B (Stream 2) da aka tura Kaduna.

Gwamnan ya bukaci matasan da kada su hura wutar rikici da yaki a Najeriya.

El-Rufai wanda Mukaddashin Gwamnan Jihar, Dakta Hadiza Balarabe ya wakilta, ya ce: “Dole ne matasa su tuna cewa, NYSC ta samo asali ne bayan yakin basasar da ya wargaza duk wata kasa ta Najeriya. Yakin ya kasance dabbanci maras bukata wanda ba za mu iya maimaita shi ba.

“Saboda haka dole ne matasan Najeriya su nisanta kansu daga rura wutar rikici da yaki a Najeriya.”

legit breaking news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp