fidelitybank

Kar mu bari Najeriya ta ƙara komawa yakin basasa – El-Rufa’i

Date:

Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna a ranar Talata ya bayyana cewa, Najeriya ba za ta iya sake samun wani yakin basasa da ya wargaza kowane bangare na kasar.

El-Rufai ya yi wannan jawabi ne a wajen bikin rufe kwas din wayar da kan jama’a da aka shirya wa mambobin kungiyar masu yi wa kasa hidima ta 2022 Batch B (Stream 2) da aka tura Kaduna.

Gwamnan ya bukaci matasan da kada su hura wutar rikici da yaki a Najeriya.

El-Rufai wanda Mukaddashin Gwamnan Jihar, Dakta Hadiza Balarabe ya wakilta, ya ce: “Dole ne matasa su tuna cewa, NYSC ta samo asali ne bayan yakin basasar da ya wargaza duk wata kasa ta Najeriya. Yakin ya kasance dabbanci maras bukata wanda ba za mu iya maimaita shi ba.

“Saboda haka dole ne matasan Najeriya su nisanta kansu daga rura wutar rikici da yaki a Najeriya.”

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp