fidelitybank

Kar ku kai hari masana’antar ƙarafa ta Ukraine – Putin

Date:

Shugaban Rasha, Vladimir Putin, ya umarci sojojinsa da su dakata da kai hari a masana’antar mulmula karafa ta Azovstal da ke birnin Mariupol da aka yi wa kawanya a Ukraine, yana mai cewa yana son a ci gaba kare ta.

Mayakan Ukraine na karshe a birnin sun buya a masana’antar, kuma rahotanni sun akwai fararen-hula kusan 1,000 da ke cikin mawuyacin hali a can.

Putin ya bayar da umarnin rufe masana’antar yayin tattaunawar da ya yi da Sergei Shoigu, ministan ma’aikatar tsaron kasar, wadda aka watsa a kafafen labarai.

Ya taya kansa murna bisa nasarorin da suka samu a Mariupol bayan Shoigu ya yi ikirarin cewa dakarun Rasha sun kwace birnin.

A baya Shoigu ya shaida wa Putin cewa akwai fiye da mayakan Ukraine 2,000 a cikin masana’antar, wadanda suke cikin dakunan karkashin kasa.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp