fidelitybank

Kar CBN ya dage wa’adin da ya bayar saboda masu magudin zabe – Atiku

Date:

Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya yi kira ga babban bankin Najeriya, CBN, da kada ya dage wa’adin karbar tsofaffin naira, bayan 10 ga watan Fabrairu.

An bayyana hakan ne a wata sanarwa da kungiyar yakin neman zaben Atiku ta fitar a ranar Laraba.

Atiku ya ce masu yin magudin zabe na da burin tura CBN ya tsawaita wa’adin zuwa ranar 25 ga watan Fabrairu da 11 ga Maris domin cimma burinsu.

Tsohon mataimakin shugaban kasar ya bukaci babban bankin kasar da ya gaggauta binciki matakan da ya sanya a gaba domin tabbatar da zagayowar sabbin takardun kudi na Naira tare da saukaka wahalhalun da ‘yan Najeriya ke fuskanta a halin yanzu musamman mazauna karkara.

Karanta Wannan: Obi da Kwankwaso ba barazana ce a gareni ba – Atiku

Wani bangare na sanarwar ya kara da cewa: “Bai kamata a sake dage tsarin mulkin na Naira ba bayan karewar wa’adin ranar 10 ga watan Fabrairu.

“Masu magudin zabe suna neman tura CBN ya tsawaita har sai bayan zabe da sun cimma munanan makircinsu.

“Ya kamata CBN da Fadar Shugaban Kasa su tsaya tsayin daka. Amfanin sabuwar manufar Naira ya zarce kadan daga cikin matsalolin da muke fuskanta.”

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp