fidelitybank

Kar a yaudare ku ba ma daukar ma’aikata – NDLEA

Date:

Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa, NDLEA, ta ce ba ta daukar ma’aikata.

Hukumar ta kuma gargadi jama’a da su yi hattara da badakalar ayyukan yi.

Daraktan yada labarai da bayar da shawarwari na hukumar Mista Femi Babafemi, ya shaida wa manema labarai a Abuja cewa hukumar na sane da wata buga ta bayyana cewa tana daukar ma’aikata.

“Yayin da muke daukar matakan da suka dace don bankado mutanen da ke da hannu wajen buga wannan labari, an shawarci jama’a da su guji yin zamba.

“Hukumar za ta so ta jaddada cewa babu wani daukar ma’aikata a halin yanzu.

“A lokacin da ya dace, duk wani bayani game da daukar ma’aikata za a raba shi a gidan yanar gizon mu da kuma shafukan yanar gizon mu kawai,” in ji kakakin NDLEA.

national news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp