fidelitybank

Kar a kori Ten Haag daga Manchester – Roy Kean

Date:

Shahararren tsohon  dan wasan Manchester United, Roy Keane ya yi kira ga kungiyar da ta goyi bayan kociyan kungiyar Erik ten Hag bayan da ya jagoranci kungiyar ta samu nasara a wasan karshe na gasar cin kofin FA da aka yi a ranar Asabar a sakamakon rade-radin korar dan kasar Holland din nan da kwanaki masu zuwa.

Har yanzu ba a san makomar Ten Hag a Man United ba duk da lashe kofin FA bayan da kungiyarsa ta doke Man City da ci 2-1 a wasan karshe a filin wasa na Wembley.

Da yake magana da ITV Sport, Keane ya ce, “Ba mu san ko an yanke shawara ba, mun san matsin lamba da kocin yake ciki da kuma tambayoyin da ke gaban wasan.

“Koyaushe yana da wahala lokacin da kuke shirya wasan karshe na kofin. A cikin ƙwallon ƙafa dole ne ku ji daɗin waɗannan lokutan, ma’aikata, ‘yan wasa, magoya baya. Sannan a haye gadar idan ta zo mata.

“Manjan ya yi aikinsa a yau. doke Man City a wasan karshe na cin kofin FA karin kari ne. Yatsu sun haye suna goyon bayan manaja.”

Ku tuna cewa kwallaye biyu da Alejandro Garnacho da Kobbie Mainoo suka ci ne suka baiwa kungiyar Ten Hag nasara a kan City saboda kwallon da Jeremy Doku ya ci ba ta isa ga zakaran gasar Premier ba.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp