fidelitybank

Kantin ‘yan China da yake hana ‘yan Najeriya shiga siyayya a Abuja

Date:

Jami’an hukumar kare haƙƙin masu sayen kayayyaki FCCPC a Najeriya ta garƙame wani kantin sayar da kayayyaki na ƴan China da ke Abuja, babban birnin ƙasar.

Jami’an hukumar ta FCCPC sun rufe kantin ne bayan da suka yi dirar mikiya a wajen ranar Litinin saboda zargin yadda ake nuna wa ƴan Najeriya ƙyama.

Jami’an hukumar sun ɗauki matakin ne bayan da suka yi wa ma’aikatan wurin ƴan Najeriya tambayoyi.

Tun farko, a ranar Lahadi ne al’umma suka bayyana damuwa game da yadda ake hana ƴan Najeriya shiga kantin na China.

Jami’in da ke kula da kantin, Shaibu Sanusi ya tabbatar cewa ƴan Najeriyar da ke aiki a wajen ne kaɗai suke iya zuwa yin siyayya ban da sauran ƴan Najeriya.

Hukumar ta ɗauki matakin ne bayan da jama’a a shafukan sada zumunta suka yi ta cece-kuce game da yadda aka ce kantin ke hana ƴan Najeriya zuwa siyayya.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp