fidelitybank

Kano Pillars za ta doke Abia Warriors har gida – Mai Kaba

Date:

Kocin Kano Pillars, Abdullahi Maikaba, ya bayyana shirin ‘yan wasansa na karawar da za su yi da Abia Warriors.

Maikaba ya bayyana hakan ne ga manema labarai na kungiyar bayan atisayen da suka yi da yammacin ranar Asabar a Umuahia.

Kwararren kocin ya bayyana cewa, kungiyarsa za ta iya kwace nasarar farko da suka yi a waje da Ochendo Boys.

Ya bukaci ’yan wasan da su ci gaba da mai da hankali a duk lokacin da suke karawar.

Za a yi wasan ne a filin wasa na garin Umuahia.

Kano Pillars ta doke abokiyar hamayyarta Katsina United a makon da ya gabata, inda ta samu nasarar zama ta farko a kakar wasa ta bana.

Sai Masu Gida a halin yanzu ta na matsayi na 11 akan tebur.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp