fidelitybank

Kano Pillars ta samu tikitin shiga gasar Super 8

Date:

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta samu tikitin shiga gasar cin kofin kwallon kafar Najeriya ta Super takwas.

Kungiyar Sai Masu Gida ta doke Sokoto United da ci 1-0 a ranar Asabar a filin wasa na Kano Pillars.

Kano Pillars ce ke kan gaba a rukunin A3 na Arewaci Northern Conference da maki 18.

Tawagar Evan Ogenyi da ta koma NNL a kakar wasan da ta wuce, za ta kara da Katsina United, Heartland FC, One Rocket da wasu kungiyoyi hudu a gasar Super Eight.

Kungiyoyi hudu ne za su samu tikitin shiga gasar cin kofin Super takwas zuwa gasar Firimiyar Najeriya a kakar wasa mai zuwa.

Za a buga wasan neman gurbin shiga gasar ta Najeriya a filin wasa na Stephen Keshi, Asaba.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp