fidelitybank

Kano Pillars ta koma jihar Katsina da buga wasan ta na NFPL

Date:

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta koma filin wasa na Muhammad Dikkon jihar Katsina da buga wasannin ta na gasar cin kofin kwararru ta kasa wato NFPL.

NIGERIA TRACKER ta rawaito cewa, kungiyar Kwallon Kafa ta fada cikin rikici, tun bayan da aka mayar da filin wasa na Sani Abacha wurin keɓe masu killace cutar korona.

Tun daga wannan lokacin ne kungiyar kwallon kafa ta jihar Kano ke buga wasanta a Kaduna, kuma ta na fuskantar babban kalubale ko da a karawarsu ta karshe da suka yi rashin nasara a hannun Rivers United .

Da aka tuntubi jami’in yada labarai na kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars Rilwanu Idris Malikawa Garu ya tabbatar da komawar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars zuwa filin wasa na Muhammad Dikko da ke Katsina inda za su buga wasa.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp