fidelitybank

Kano Pillars ta ɗaukaka ƙara a kan cin tararta Naira miliyan 1

Date:

Kungiyar Kano Pillars ta daukaka kara kan tarar da hukumar kwallon kafa ta Najeriya ta ci ta mata.

An ci tarar Sai Masu Gida Naira miliyan 1 kan laifin cin zarafi da magoya bayanta suka yi a wasan da suka yi da Rivers United a filin wasa na Sani Abacha a ranar Lahadin da ta gabata.

Jami’in yada labarai na kungiyar ta Kano Pillars Idris Malikawa ya bayyana cewa kungiyar ta rubutawa hukumar NPFL wasika domin ta sake duba matakin da suka dauka.

Malikawa ya kara da cewa kungiyar ta kuma roki NPFL da a yi musu sassauci.

“Kano Pillars ta bukaci hukumar kula da gasar ta sake duba shawarar ta,” kamar yadda ya shaidawa manema labarai.

Go back

Your message has been sent

Warning
Warning
Warning
Warning

Warning.

“Kano Pillars kuma ta roki NPFL da ta yi musu sassauci saboda ayyukan magoya bayanmu.”

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp