fidelitybank

Kano Pillars na cigiyar mai tsaron ragarta

Date:

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars, ta bayyana mai tsaron gida Emeka Onyia ba ya nan ba tare da izini ba (AWOL).

Kano Pillars ta bayyana hakan ne a wata sanarwa da ta fitar ranar Litinin.

Sai Masu Gida ya bayyana cewa an bata wanda ya ajiye harbin tun a watan Maris, 2025.

Kano Pillars ta jaddada cewa kokarin da mahukuntan kulob din da ma’aikatan kulab din suka yi na tuntubar shi ta hanyoyi daban-daban ya ci tura.

Wani bangare na sanarwar ya ce, “Onyia ya gaza zuwa horo kuma ya kasance ba ya nan gaba daya a sansanin kulob din ba tare da wata sanarwa ko hujja ba.”

“Wannan hali ya sabawa ka’idar aiki da kuma tsarin ladabtarwa na kungiyar, Kano Pillars FC tana daukar wannan lamari da matukar muhimmanci kuma za a dauki matakan da suka dace daidai da ka’idojin kulob din da kuma dokokin gasar Premier ta Najeriya.”

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp