fidelitybank

Kannywood: Nakwango bai mutu ba – Abba El-Mustapha

Date:

Da sanyin safiyar wannan ranar ta litinin ne aka wayi gari da labarin cewa Allah ya yiwa shahararren jarumin fim din Kannywood, Alhaji Kabiru Nakwango.

Labarin ya yi ta zagayawa musamman a kafafen sada zumunta, Inda mutane da dama suka nuna damuwarsu bisa Rashin Dan wasan da aka ce an yi.

Makusantan jarumin mun gano labarin Rasuwar ta Nakwango ba shi da tushe ballantana Makama. A cewar Kadaura24.

Abba El-Mustapha jarumi ne a masana’atar Kannywood a sahihin shafinsa na Facebook muga ya musanta labarin rasuwar Nakwangon kamar yadda ake cigaba da yadawa a kafafen sada zumunta.

“Yanzu mukayi waya da MALAM KABIRU NAKWANGO mu ka gaisa muka dan taba barkwancinmu da muka saba yi dashi. Daga karshe yace in gaishe masa da masoyansa na page dina. Shi yanzu haka ma ya tafi gonarsa domin gewaya”. Inji Abba El-Mustapha.

Dama dai lokaci zuwa lokaci akan kirkiri labarai na Karya musamman mutuwa a danganta ta ga jaruman fina-finan Kannywood.

dailysun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp