fidelitybank

Kamfanin sada zumunta na Twitter ya yi rijista a Najeriya

Date:

Kamfanin sada zumunta na Twitter ya ce, ya yi rijista a matsayin kamfani karkashin dokokin Najeriya, cikin watanni bayan da kamfanin ya amince da sharuddan da gwamnatin ta gindaya kafin ta kyale shi ya ci gaba da aiki a cikin kasar.

Najeriya ta dakatar da kamfanin a watan Yunin bara ne bayan da ya goge wani sako da Shugaba Muhammadu Buhari ya wallafa.

Twitter ya kare kansa, yana cewa sakon ya taka tsarin aikinsa, sai dai gwamnatin Najeriya ba ta gamsu da matakin ba.

Sai bayan wata bakwai Najeriya ta dage hanin wato a watan Janairun bana, shi ma sai da Tiwita ya amince da wsu sharudda, cki har da yin rajista a kasar kafin karshen watan Maris.

Wani wakilin kamfanin ya tabbatar wa BBC cewa kamfanin ya cika wadannan bukatun.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...
X whatsapp