fidelitybank

Kamfanin jiragen Arik da Aero sun barranta kansu na kin jigilar jama’a

Date:

Mahukuntan kamfanin jiragen Arik Air Limited da Aero Contractors, sun ce za su fara gudanar da dukkan zirga-zirgar jiragensu a ranar Litinin 9 ga Mayu, 2022.

Kamfanonin jiragen sun bayyana hakan ne a cikin wata sanarwar hadin gwiwa da suka fitar tare da mikawa manema labarai a ranar Lahadi a Legas.

Sanarwar hadin guiwar ta ce: “Dukkanin hukumomin biyu sun yi cikakken bayanin tare da amincewa da kokarin da Kamfanin Jiragen Sama na Najeriya (AON) ke yi na samar da yanayi na kauracewa zirga-zirgar jiragen, saboda tsadar farashin JET A1.

“Duk da haka, muna da tabbacin cewa, gwamnati na duba batutuwan da AON ta gabatar kuma za ta yanke shawarar da za ta fi dacewa ga masana’antu da kuma jama’a masu tafiya.”

Sanarwar ta kara da cewa “Fasinjojin da aka ba su izinin yin balaguro a kan kamfanonin Arik da Air Aero Contractors gobe da kuma bayan su, su wuce zuwa filayen saukar jiragen sama na tashi,” in ji sanarwar.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaÉ“en 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp