fidelitybank

Kamata ya yi Peter Obi ya na gidan kurkuku – Asari Dakubo

Date:

Tsohon shugaban tsagerun Neja-Delta kuma wanda ya kafa rusasshiyar kungiyar Neja Delta People Volunteer Force (NDPVF), Mujahid Asari-Dokubo, ya sake yi wa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour (LP), Peter Obi zagon kasa, yana mai cewa, ya kamata tsohon gwamnan jihar Anambra ya kasance a gidan yari maimakon ya tsaya takarar shugaban kasa.

Dokubo wanda bai yi kasa a gwiwa ba wajen sukar Obi tun bayan da ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takara a matsayi na daya a kasar, a wani faifan bidiyo da ya wallafa a shafukan sada zumunta a daren Lahadi, ya ce, mai rike da tutar jam’iyyar LP ya kasance a gidan yari saboda ya zuba kudaden gwamnatin jihar Anambra a harkokin kasuwancinsa na kashin kansa a lokacin yana gwamna.

“A wata kasa ta al’ada, Peter Obi ya kamata ya kasance a gidan yari saboda saka hannun jari a cikin kasuwancin iyali kuma ya gaza. Bai kamata ya tsaya takarar Shugaban kasa ba,”

A ‘yan makonnin da suka gabata, Asari-Dokubo ya rika zage-zage a kan Obi a tafuska daban-daban, inda ya yi watsi da nasarorin da tsohon gwamnan ya samu, yana mai cewa duk karya ce.

Ripples Nigeria ta ba da rahoton wani harin da tsohon dan ta’addan ya kai inda ya kira Obi a matsayin dan damfara a cikin wani faifan bidiyo da ya yadu.

“Akwai dan damfara a garin. Peter Obi yana damfarar mutane da karya kuma mutane suna gaskata shi.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp