fidelitybank

Kamata ya yi ayi sulhu tsakanin Wike da Amaechi – Kingsley

Date:

Wani jigo a jam’iyyar APC a jihar Ribas, Kingsley Wenenda Wali, ya yi kira da a yi sulhu na gaskiya a tsakanin shugabannin jihar, ta yadda za a jawo ci gaban jihar da ake bukata.

Ya ce, sulhun bai kamata ya kasance tsakanin tsohon Ministan Sufuri, Rt. Hon. Chibuike Rotimi Amaechi da Gwamna Nyesom Ezenwo Wike, amma ga kowane dan jihar.

Wali, wanda kuma shi ne shugaban wata kungiya mai fafutukar tabbatar da shugabanci na gari, Unity House Foundation (UHF), ya bayyana hakan a shafin sa na Facebook da aka tabbatar.

Jigon na APC ya yi kira ga Wike da ya dauki matakin farko wajen sasantawa ta hanyar sakin dan takarar gwamna da aka tsare a jam’iyyar PDP kuma dan majalisar wakilai, Hon. Farah Dagogo.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar Ĉ´ansandan jihar Kaduna, sun buĈ™aci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi Ĉ™ungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban Ĉ™aramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp