fidelitybank

Kamata ya yi ayi sulhu tsakanin Wike da Amaechi – Kingsley

Date:

Wani jigo a jam’iyyar APC a jihar Ribas, Kingsley Wenenda Wali, ya yi kira da a yi sulhu na gaskiya a tsakanin shugabannin jihar, ta yadda za a jawo ci gaban jihar da ake bukata.

Ya ce, sulhun bai kamata ya kasance tsakanin tsohon Ministan Sufuri, Rt. Hon. Chibuike Rotimi Amaechi da Gwamna Nyesom Ezenwo Wike, amma ga kowane dan jihar.

Wali, wanda kuma shi ne shugaban wata kungiya mai fafutukar tabbatar da shugabanci na gari, Unity House Foundation (UHF), ya bayyana hakan a shafin sa na Facebook da aka tabbatar.

Jigon na APC ya yi kira ga Wike da ya dauki matakin farko wajen sasantawa ta hanyar sakin dan takarar gwamna da aka tsare a jam’iyyar PDP kuma dan majalisar wakilai, Hon. Farah Dagogo.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin Ĉ™ungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

ĈŠan wasan Ĉ™wallon Ĉ™afar Liverpool kuma ɗan Ĉ™asar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan Ĉ´an adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin Ĉ™a’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheĈ™a don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a Ĉ™addamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaĈ™an Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aĈ™alla...
X whatsapp