fidelitybank

Kamala Harris ta fitar da mataimakin ta

Date:

Kafofin yaɗa labaran Amurka sun ruwaito cewa, Mataimakiyar shugaban Amurka, Kamala Harris, ta zaɓi gwamnan Minnesota Tim Walz a matsayin wanda zai mara mata baya a zaɓen shugaban ƙasa na watan Nuwamba.

Ana sa ran za ta yi sanarwa a hukumance game da hakan nan ba da jimawa ba.

Rahotanni sun ce zaɓi ne na hikima saboda mutum ne da yake da ɗabi’un da ake nema.

Mista Walz shi ne mutumin da ya kira haɗin Donald Trump da mutumin da zai yi masa mataimaki, JD Vance a matsayin bambarakwai.

Masu sharhi sun ce ta zaɓi gwamna Walz domin ƙara faɗaɗa goyon bayan jam’iyyar Dimokrats tsakanin fararen fata mazauna yankunan karkara.

Ƙuri’ar jin ra’ayi ta nuna cewa Kamala ta cike giɓin da ke akwai tsakaninta da Trump tun da Shugaba Biden ya janye daga takarar a watan da ya gabata.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp