fidelitybank

Kamala Harris ta bayyana ƙudirin ta na zama shugabar Amurka

Date:

Mataimakiyar shugabar Amurka, Kamala Harris ta bayyana manufofinta na abin da za ta yi a ranar farko idan ta zama shugabar ƙasar.

Ta bayyana hakan ne a hirarta ta farko tun bayan maye gurbin Joe Biden a matsayin ‘yar takarar jam’iyyar Democrat.

Kafar Talabijin ta CNN ce ta gabatar tattaunawar da aka riga aka naɗa wadda ta yi tare da abokin takararta Tim Walz.

Da farko ta ki faɗar abin da za ta yi a ranar farko idan ta zama shugabar Amurka, inda ta fi mayar da hankali kan batun rage tsadar kayayyakin masarufi.

Ms Harris ta kuma ce za ta naɗa yan jam’iyyar Republican a majalisar ministocinta. Donald Trump dai ya yi watsi da hirar wadda ya kira ‘marar daɗin ji’.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp