fidelitybank

Kallo ya koma sama: ‘Yan barandan siyasa sun daukewa wani jami’i bindiga a taron APC

Date:

Wani dan sandan da ke da alaka da wani dan siyasa ya shiga tsaka mai wuya a lokacin da ‘yan bangar siyasa da ‘yan daba, wadanda suka mamaye dandalin Eagle Square, wurin taron jam’iyyar APC, bayan sun dauke masa bindigar sa ya nema ya rasa.

Lamarin ya faru ne a lokacin da ‘yan barandan suka tilastawa shiga wurin taron. A cewar Sahara Reporters.

‘Yan barandan sun yi amfani da tsarin tsaro inda suka ture shingen, lamarin da ya haifar da hargitsi a wurin taron.

Rikicin da ya biyo baya ya sa mutane da dama suka samu raunuka daban-daban.

A halin da ake ciki kuma, ‘yan sanda sun kama wasu ‘yan daba da dama dauke da wukake, laya da sauran muggan makamai a wurin taron.

Jami’an tsaro da suka hada da jami’an ‘yan sandan Najeriya da jami’an tsaron farin kaya da na Civil Defence da kuma ma’aikatun gwamnatin tarayya sun bankara barayin.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp