fidelitybank

Kalaman tunziri ka iya haifar da yakin Ukraine – Faransa

Date:

Shugaban Faransa Emmanuel Macron, ya yi gargaɗi game da furta kalaman da za su ƙara rura yakin Ukraine, kwana guda bayan da shugaba Biden ya bayyana Vladimir Putin a matsayin wanda bai kamata a bar shi ya ci gaba da mulki ba.

Macron ya shaidawa kafafen yada labaran Faransa cewa manufar ita ce tsagaita buɗe wuta a Ukraine sannan kuma a janye sojojin Rasha.

Ya ce hakan ba zai yiwu ba ta hanyar furta zafafan kalamai.

Hukumomin Amurka sun musanta cewa shugaba Biden yana nufin kiran sauyin shugabanci a Rasha a jawabinsa kan Mista Putin a ziyarar da ya kai kasar Poland.

Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken ya ce Mista Biden yana magana ne kawai kan cewa ba za a bar Mista Putin ya yi yaki da Ukraine ba.

Mista Macron ya ci gaba da tattaunawa da shugaban Rasha tun soma rikicin Ukraine.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp