fidelitybank

Kalaman Shugaban MDD ya yamutsa hazo a kan ya yi tur da

Date:

Sakatare-janar na Majalisar Dinkin Duniya ya yi ƙarin haske kan kalamansa da suka janyo ce-ce-ku-ce kan rikicin da ke gudana tsakanin Isra’ila da Falasɗinawa.

Ya bayyana cewa ‘mummunar fasarar’ aka yi wa kalmansa.

Guterres ya ce ya kaɗu matuka da yadda ake bayyana kalaman da ya yi a kwamitin tsaro, inda ya ce yana da muhimmanci a gane cewa harin da ƙungiyar Hamas ta kai a ranar 7 ga watan Oktoba ba ‘haka kawai’ ne ya faru ba.

Ya ce kalaman nasa ”ba su halasta ayyukan ta’addancin da Hamas ta aikata ba, kuma ya yi Allah wadai da “mummunan ayyukan ta’addanci” na Hamas a Isra’ila.

Ya kuma yi magana game da korafe-korafen al’ummar Falasdinawa, amma ya ce ba za su iya ba da hujjar munanan hare-haren Hamas ba.

Ya ce yana da muhimmanci a daidaita lamarin saboda mutunta waɗanda suka rasa rayukansu da kuma iyalansu.

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp