fidelitybank

Kalaman Atiku ya fusata Kwankwaso

Date:

Jam’iyyar hamayya ta NNPP a Najeriya, ta ce babu wata tattaunawa tsakanin dan takararta na shugaban ƙasar, Injiniya Rabi’u Musa Kawankwaso da takwaransa na PDP Atiku Abubakar.

A wata hira da BBC, Atiku Abubakar, ya yi iƙirarin cewa suna magana da wasu jam’iyyun adawa don haɗa-gwiwa su ƙwace mulki daga jam’iyyar APC mai mulkin kasar.

Shugaban jam’iyyar NNPP ta ƙasa, Farfesa Rufai Alƙali, ya shaida wa BBC cewa babu wata magana mai kama da haka sam.

Ya ce, “Mu gaskiya ba mu san wannan magana ba haka kuma ba mu san inda ta samo asali ba, mutanenmu sun fusata matuka saboda an sha wahala wajen gina wannan jam’iyya ta mu ta NNPP.”

Ba ma bacci ba ma hutawa muna neman yadda zamu ceto kasarmu, a yanzu jam’iyyarmu na kara samun farin jini da karbuwa a wajen jama’a, in ji shi.

Jam’iyyar hamayya ta NNPP a Najeriya, ta ce babu wata tattaunawa tsakanin dan takararta na shugaban ƙasar, Injiniya Rabi’u Musa Kawankwaso da takwaransa na PDP Atiku Abubakar.

Karanta Wannan: Obi da Kwankwaso ba barazana ce a gareni ba – Atiku

A wata hira da BBC, Atiku Abubakar, ya yi iƙirarin cewa suna magana da wasu jam’iyyun adawa don haɗa-gwiwa su ƙwace mulki daga jam’iyyar APC mai mulkin kasar.

Shugaban jam’iyyar NNPP ta ƙasa, Farfesa Rufai Alƙali, ya shaida wa BBC cewa babu wata magana mai kama da haka sam.

Ya ce, “Mu gaskiya ba mu san wannan magana ba haka kuma ba mu san inda ta samo asali ba, mutanenmu sun fusata matuka saboda an sha wahala wajen gina wannan jam’iyya ta mu ta NNPP.”

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp