fidelitybank

Ka’idojin da Sojoji ta fitar gabanin zaben 2023

Date:

Rundunar sojin Najeriya ta fitar da wata ‘yar makala kunshe da ka’idojin tunkarar harkokin zabe ga sojoji yayin babban zaben shekara mai zuwa.

Kwamandan Cibiyar bunkasa kimiyya, da ilmi da fasaha ta rundunar sojojin Najeriya, Manjo Janar Bello Alhaji Tsoho ne ya sanar da haka a birnin Ilorin.

Ya ce tuni rundunar sojojin ta fara wallafa dumbin makalar kan tsare-tsare da ka’idojin aikin da za su yi jagora ga sojoji a lokacin zabe.

Manjo Janar Bello Alhaji ya ce game da batun zaben da ke tafe da kuma harkokin siyasar da suka shafe shi, sojoji tun farko, kwararrun jami’an tsaro ne kuma su gaba daya ba su da jam’iyya.

Ba mu da alaka da wata jam’iyya ko wani da ko ma mene ne na wata jam’iyya, in ji shi, mu namu shi ne tabbatar da ganin an samu kyakkyawan yanayi don ganin an yi zabuka cikin gaskiya da ‘yanci da adalci a 2023.

daily post

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziÆ™in Najeriya ya Æ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...
X whatsapp