fidelitybank

Ka’idojin da Sojoji ta fitar gabanin zaben 2023

Date:

Rundunar sojin Najeriya ta fitar da wata ‘yar makala kunshe da ka’idojin tunkarar harkokin zabe ga sojoji yayin babban zaben shekara mai zuwa.

Kwamandan Cibiyar bunkasa kimiyya, da ilmi da fasaha ta rundunar sojojin Najeriya, Manjo Janar Bello Alhaji Tsoho ne ya sanar da haka a birnin Ilorin.

Ya ce tuni rundunar sojojin ta fara wallafa dumbin makalar kan tsare-tsare da ka’idojin aikin da za su yi jagora ga sojoji a lokacin zabe.

Manjo Janar Bello Alhaji ya ce game da batun zaben da ke tafe da kuma harkokin siyasar da suka shafe shi, sojoji tun farko, kwararrun jami’an tsaro ne kuma su gaba daya ba su da jam’iyya.

Ba mu da alaka da wata jam’iyya ko wani da ko ma mene ne na wata jam’iyya, in ji shi, mu namu shi ne tabbatar da ganin an samu kyakkyawan yanayi don ganin an yi zabuka cikin gaskiya da ‘yanci da adalci a 2023.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp