fidelitybank

Kafin Buhari ya sauka zan bude matatar man fetur – Dangote

Date:

Shugaban rukunin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, a jiya ya bada tabbacin cewa, matatar man Dangote zata fara aiki kafin shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bar mulki a shekarar 2023.

Ya bayyana hakan ne ga manema labarai na fadar shugaban kasa bayan ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar shugaban kasa dake Abuja.

Da aka tambaye shi ko yaushe matatar man za ta fara aiki, babban attajirin Afrika ya ce; “Da yardar Allah, Shugaban kasa zai zo ya kaddamar da aikin kafin karshen wa’adinsa.”

A cewarsa, idan matatar ta fara aiki, matatar za ta samar da ayyukan yi tare da samar da karin kudaden haraji wanda gwamnati za ta yi amfani da su wajen bunkasa kasar.

“A nan gaba kadan ana sa ran za su ga karin ayyukan yi, ana sa ran za su kara samun wadata. Muna ci gaba da yin sabbin abubuwa da abubuwa masu kyau, sannan kuma muna ci gaba da biyan harajin da za su taimaka wa kokarin gwamnati na samar da ilimi da lafiya da sauran su,” inji shi.

Da aka tambaye shi ko ya damu da karancin potassium a sakamakon rikicin Rasha da Ukraine, Dangote ya ce, babu bukatar damuwa domin kashi 26% na arzikin da ake samu a duniya ya fito ne daga kasashen biyu.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp