fidelitybank

Kafin Buhari ya sauka za a kau da matsalar Boko Haram – Zulum

Date:

Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya bayyana kwarin gwiwarsa cewa, matsalar yan ta’addan Boko Haram za ta kare kafin shugaba Buhari ya miƙa mulki a 2023.

The Nation ta rawaito cewa, Zulum ya yi wannan furucin ne yayin zantawa da manema labaran gidan gwamnati, bayan ganawa da shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari a Aso Villa.

Gwamnan ya sanar da cewa, akalla yan ta’adda 30,000 daga ƙungiyar Boko Haram da yar uwarta ISWAP ne suka miƙa wuya ga gwamnatin Najeriya zuwa yanzun.

Haka nan kuma Zulum ya tabbatar da cewa, gwamnatin jihar Borno ba ta sanya wa ‘yan ta’adda wata garabasa ba, domin sun miƙa wuya, inda ya jaddada cewa, suna miƙa wuya ne bisa radin kansu.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp