fidelitybank

Kafin azumi mu ke so a cimma yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza – Biden

Date:

Shugaban Amurka Joe Biden ya ce yana fatan ganin an cimma yarjejeniyar tsagaita wuta tsakanin Isra’ila da Hamas a daidai lokacin da ake shirin shiga watan Ramadan.

Ana sa ran cewa watan na Ramadana mai alfarma, zai fara ne a ranar 10 ko 11 ga Maris.

Da aka tambaye shi ko yana sa ran cimma yarjejeniya a lokacin, Mista Biden ya ce: “Ina fatan haka. Har yanzu muna aiki tukuru a kan hakan.”

Sanarwar ta zo ne a daidai lokacin da ake tattaunawa kan tsagaita wuta da kuma ƙara matsin lamba ga Mista Biden da ya taimaka wajen kawo karshen rikicin.

Yarjejeniyar da aka tsara, za ta dakatar da ayyukan soji na tsawon kwanaki 40 tun daga farkon watan Ramadan sannan kuma za a ƙara kai kayan agaji zuwa Gaza, kamar yadda wata majiya ta shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters.

An kuma bayar da rahoton cewa yarjejeniyar ta kunshi sakin fursunoni FalasÉ—inawa da kuma sakin Isra’ilawan da ake garkuwa da su.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp