fidelitybank

Kafin ƙarshen watan Afirilu dokar zaben 2023 zai tabbata – INEC

Date:

Shugaban Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), Mahmood Yakubu, ya ce, nan da kafin watanni 10 hukumar za ta fitar da ka’idoji dokar zaben 2023.

Za a fara zaben ne a watan Fabrairun 2023, wanda ke nuni da cewa INEC na shirin fitar da ka’idojin kafin karshen watan Afrilu.

Hakan na kunshe ne a cikin jaridar Daily Bulletin ta INEC da ta fitar ranar Talata.

Yakubu ya bayyana hakan ne a lokacin da ya karbi bakwancin wata tawaga daga gidauniyar John D da Catherine T. MacArthur Foundation, a Abuja.

Shugaban na INEC ya tunatar da cewa, a shekarar 2019, hukumar ta takura da lokaci saboda rashin tabbas da ya biyo bayan tsarin dokar zabe.

Ya ce, hakan ya sa hukumar ta sanya hannu kan ka’idoji a ranar 19 ga Janairu, 2019, makonni kadan kafin zaben.

“Amma muna fatan cewa, a wannan karon za mu sanya hannu kan ka’idoji akalla watanni 10 kafin babban zabe na gaba, wanda hakan ke da kyau a gare mu.”

Da yake karin haske game da tushen ikon hukumar na samar da ka’idoji Shugaban INEC ya ce, hukumar ta yi farin ciki da amincewar shugaban kasa Muhammadu Buhari kan dokar zabe.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp