fidelitybank

Kafafen yada labarai su hada kai da gwamnati maimakon zama abokan gaba – Adesina

Date:

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Femi Adesina, ya gargadi kafafen yada labarai da kada su jefa Najeriya cikin halin kaka-nika-yi da suka da yawa.

Adesina ya kuma bukaci a ci gaba da hada kai da kafafen yada labarai, domin taimakawa gwamnati da ‘yan kasa su tabbatar da burinsu na Najeriya.

Ya bayyana haka ne a ranar Talata a fadar gwamnati da ke Abuja, lokacin da wani gidan rediyo ya ba shi lambar yabo.

Adesina ya ce: “Ya kamata kafafen yada labarai su hada kai da gwamnati maimakon zama abokan gaba. Abin da za ka samu a kafafen yada labarai a wasu lokuta shi ne cewa suna adawa da gwamnati, wanda ba dole ba ne. Wannan ita ce ƙasarmu kuma ba mu da wata ɗaya.

“Idan har suka jefa kasar nan cikin tsaka mai wuya ta hanyar suka da yawa, ko kafafen yada labarai ma ba za su iya yin aikinsu ba. Don haka ya kamata a ko da yaushe mu tuna cewa kasarmu ce kuma duk abin da muka yi da ita shi ne abin da muke samu.”

vanguard news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutuane takwas a Ebonyi

Ambaliya, wadda mamakon ruwan sama ya janyo, ta yi...

Bankin Duniya zai kashe wa yankin Arewa a Najeriya dala miliyan 300

Bankin Duniya ya amince da kasafin kuɗi dala miliyan...

Giyar mulki na kwasar Trump – ‘Yan Majalisar Democrat

'Yan Democrats a Amurka sun zargi Donald Trump da...

Kama Aminu Waziri Tambuwal da EFCC ta yi ba daidai ba ne – PDP

Jam'iyyar PDP a jihar Sokoto ta yi Allah-wadai da...

An kai hari a ƙauyuka 15 na Zamfara a mako ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da tashar Channels ta ruwaito daga cibiyar Zamfara Circle...

Jihohin Arewa huɗu ne suke biyan mafi ƙarancin fansho na N32,000 – NUP

Ƙungiyar ƴan fansho na arewacin Najeriya, NUP ta ce...
X whatsapp