fidelitybank

Kafafen yada labarai su hada kai da gwamnati maimakon zama abokan gaba – Adesina

Date:

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai, Femi Adesina, ya gargadi kafafen yada labarai da kada su jefa Najeriya cikin halin kaka-nika-yi da suka da yawa.

Adesina ya kuma bukaci a ci gaba da hada kai da kafafen yada labarai, domin taimakawa gwamnati da ‘yan kasa su tabbatar da burinsu na Najeriya.

Ya bayyana haka ne a ranar Talata a fadar gwamnati da ke Abuja, lokacin da wani gidan rediyo ya ba shi lambar yabo.

Adesina ya ce: “Ya kamata kafafen yada labarai su hada kai da gwamnati maimakon zama abokan gaba. Abin da za ka samu a kafafen yada labarai a wasu lokuta shi ne cewa suna adawa da gwamnati, wanda ba dole ba ne. Wannan ita ce ƙasarmu kuma ba mu da wata ɗaya.

“Idan har suka jefa kasar nan cikin tsaka mai wuya ta hanyar suka da yawa, ko kafafen yada labarai ma ba za su iya yin aikinsu ba. Don haka ya kamata a ko da yaushe mu tuna cewa kasarmu ce kuma duk abin da muka yi da ita shi ne abin da muke samu.”

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp