fidelitybank

Kafafen sada zumunta sun juya min magana ta – Tinubu

Date:

Tsohon gwamnan Jihar Legas, Bola Tinubu, ya ce, kafafen sada zumunta sun sauya masa maganar sa wadda ya yi a baya cewa, ya shirya yin artabu da kowa, domin burinsa na zama shugaban kasa ya tabbata.

Hadimin Tinubu na harkokin kafafen sada zumunta, Tunde Rahman ne ya bayyana hakan ta wata takarda wadda ya fitar a ranar Litinin.

Ya ce, ya yi amfani da karin maganan da ke cewa, idan za ka yi dambe da alade sai ka shirya yin datti.

Takardar ta kara da cewa, an sauya wa jagoran APC din maganarsa, wadda ya ce, ya lashi takobin yin kaca-kaca da duk wanda ke neman dakatar da cikar burin sa na takarar shugaban kasa a 2023.

A cewarsa: “Rahoton ba daidai bane kuma, akwai kuskure a cikinsa. Abin ban takaici shi ne yadda ‘yan jaridu da jama’a suka dinga caccaka suna suka ta. Abin ban takaici ne maganganun sa aka dinga saboda an sauya magana ta. Hakan yasa na yi wannan karin bayanin.” 

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...
X whatsapp