fidelitybank

Kaduna-Zaria: ‘Yan ta’adda sun sake kai hari

Date:

‘Yan ta’adda sun sake yin garkuwa da mutane Biyar a yankin Dallatu da kasuwar Da’a a Dutsen Abba da ke karamar hukumar Zariya a jihar Kaduna.

Lamarin na faruwa ne bayan sa’o’i 24 da ‘yan bindigar su ka tare hanyar Kaduna zuwa Zariya tare da kashe mutane Uku tare da yin awon gaba da mutane da dama.

Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna har yanzu ba ta mayar da martani ga rahoton harin da a ka kai wa al’umomin biyu ba, sai dai mazauna garin sun ce ‘yan bindigar da su ka kai farmaki kauyen Dallatu da misalin karfe 1:00 na ranar Laraba, sun yi garkuwa da mutane Biyu tare da wuce kauyen Kasuwar Da’a inda suka yi awon gaba da wasu Shida daga cikinsu.

Sai dai majiyar ta shaida wa Aminiya cewa an sako yaran Uku da safiyar Laraba, inda a ka yi garkuwa da mutane Biyar.

Wasu ‘yan ta’adda sun kai farmaki kan masu ababen hawa da ke kan hanyar Kaduna zuwa Zariya a wani samame da suka kwashe kusan sa’o’i uku ana yi tare da salwantar da rayukan matafiya uku.

 

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp