fidelitybank

Kaduna ta bi sawun Jigawa da Kano a kan rigakafin cutar Korona – NPHCDA

Date:

Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko ta kasa (NPHCDA) ta ce, jihar Kaduna ta bi sahun Jigawa, Nasarawa da Kano wajen yi wa adadin wadanda suka cancanta allurar rigakafin cutar COVID-19 a kullum a kasar.

Dakta Nneka Onu, Darakta, Tsarin Kula da Lafiya a matakin farko, NPHCDA, wanda ya wakilci Babban Darakta, NPHCDA, Dakta Faisal Shuaib, ya bayyana hakan a ranar Litinin a Abuja, yayin taron manema labarai na mako biyu na ministocin, sabuntawa kan martanin COVID-19 da ci gaba a cikin bangaren lafiya.

Shuaib ya ce, jihohi biyar da suka hada da Nasarawa da Jigawa da Kano da Kwara da kuma Ogun ne ke kan gaba a matsayin jahohin hukumar da ke kan gaba wajen yaki da cutar COVID-19 a kasar.

“A cikin kwanaki bakwai da suka gabata, jihohin Jigawa da Nasarawa sun inganta yanayin mutanen da aka yi musu allurar da sama da kashi 3.5 da kuma kashi biyar bisa dari.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp