fidelitybank

Kaduna ce a kan gaba wajen yin rajistar katin zaɓe a Arewa – INEC

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta ce jihar Kaduna ce ta fi kowacce jiha yawan mutanen da suka yi rajista ta shafin internet daga yankin Arewa.

Kwamishiniyar zabe, Asma’u Maikudi, ta ce jihar mai rajista 486,589, ita ma ta zama na uku a cikin adadin wadanda suka kammala rajistar su.

“Ya zuwa ranar Litinin, 16 ga watan Mayu, jihar Kaduna ta sami mafi yawan masu rajista ta yanar gizo a yankin arewacin Najeriya kuma na uku mafi girma a rajistar jiki,” inji ta.

Misis Maikudi ta danganta wannan ci gaban da hadin kan masu ruwa da tsaki da suka hada da malaman addini da kungiyoyi masu zaman kansu da kungiyoyin farar hula da kuma kafafen yada labarai.

Sai dai ta ce, duk da wannan abin yabo ne, INEC ta gano cewa, kusan kashi 37.4 na sabuwar rijistar da aka yi a jihar Kaduna ba ta da inganci.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...
X whatsapp