fidelitybank

Kaduna ce a kan gaba wajen yin rajistar katin zaɓe a Arewa – INEC

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta ce jihar Kaduna ce ta fi kowacce jiha yawan mutanen da suka yi rajista ta shafin internet daga yankin Arewa.

Kwamishiniyar zabe, Asma’u Maikudi, ta ce jihar mai rajista 486,589, ita ma ta zama na uku a cikin adadin wadanda suka kammala rajistar su.

“Ya zuwa ranar Litinin, 16 ga watan Mayu, jihar Kaduna ta sami mafi yawan masu rajista ta yanar gizo a yankin arewacin Najeriya kuma na uku mafi girma a rajistar jiki,” inji ta.

Misis Maikudi ta danganta wannan ci gaban da hadin kan masu ruwa da tsaki da suka hada da malaman addini da kungiyoyi masu zaman kansu da kungiyoyin farar hula da kuma kafafen yada labarai.

Sai dai ta ce, duk da wannan abin yabo ne, INEC ta gano cewa, kusan kashi 37.4 na sabuwar rijistar da aka yi a jihar Kaduna ba ta da inganci.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp