fidelitybank

Kaduna ce a kan gaba wajen yin rajistar katin zaɓe a Arewa – INEC

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta ce jihar Kaduna ce ta fi kowacce jiha yawan mutanen da suka yi rajista ta shafin internet daga yankin Arewa.

Kwamishiniyar zabe, Asma’u Maikudi, ta ce jihar mai rajista 486,589, ita ma ta zama na uku a cikin adadin wadanda suka kammala rajistar su.

“Ya zuwa ranar Litinin, 16 ga watan Mayu, jihar Kaduna ta sami mafi yawan masu rajista ta yanar gizo a yankin arewacin Najeriya kuma na uku mafi girma a rajistar jiki,” inji ta.

Misis Maikudi ta danganta wannan ci gaban da hadin kan masu ruwa da tsaki da suka hada da malaman addini da kungiyoyi masu zaman kansu da kungiyoyin farar hula da kuma kafafen yada labarai.

Sai dai ta ce, duk da wannan abin yabo ne, INEC ta gano cewa, kusan kashi 37.4 na sabuwar rijistar da aka yi a jihar Kaduna ba ta da inganci.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp