fidelitybank

Kaddara ta na hannun Allah – Gawuna

Date:

Dan takarar gwamna na jam’iyyar APC a Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, a lokacin da yake kada kuri’arsa a mazabarsa ta Gawuna, ya jaddada kaddarar sa tana hannun Allah.

Gawuna, wanda ya kada kuri’a a cikin daruruwan masu kada kuri’a, ya ce yana da yakinin cewa za a gudanar da zaben cikin lumana tare da cikakken tsaro.

“Iko daga wurin Allah yake kamar yadda na saba fada, kuma ba ni da damuwa ko kadan domin na san Allah ya riga ya kaddara wanda zai ci wannan takara,” inji shi.

Karanta Wannan: Gwamnan Oyo ya jefa kuri’arsa

Nasiru Yusuf Gawuna, ya bayyana cewa fitowar masu kada kuri’a ma wani abin alfahari ne domin tun karfe 8 na safe kusan dukkanin rumfunan zabe a Kano an ce masu kada kuri’a ne suka karbe su.

Hakazalika, Dan takarar na APC ya yabawa INEC kan shirye-shiryen da aka yi tun farko da kuma hanzarta jigilar kayayyakin zabe.

bbc nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp