fidelitybank

June 12: Tinubu mu na jin yunwa – Ma su zanga-zanga

Date:

A daidai lokacin da ‘yan Najeriya ke bikin ranar dimokradiyyar kasar nan, ranar 12 ga watan Yuni, wasu da suka fusata a jihar Legas sun yi zanga-zangar nuna rashin amincewa da halin da kasar ke ciki.

Masu zanga-zangar da suka taru a Ikeja, sun ce lokaci ya yi da gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ya kamata ta sauka daga kan mulki.

Al’umma dai sun fito kan tituna suna zanga-zangar nuna rashin amincewa da yunwa da tabarbarewar tattalin arziki da ake fuskanta.

Sun bayyana bukatarsu ne kan matsalar tattalin arzikin da ‘yan Najeriya ke fuskanta, inda suka jaddada cewa “’yan Najeriya ba za su iya ciyar da iyalansu cikin kwanciyar hankali karkashin Tinubu ba.

Rahotanni na cewa, masu zanga-zangar sun daga kwalaye masu dauke da sakwanni irin su, ‘Shugaba Tinubu, ka bar marasa galihu su shaki iska, kuma sun a jin yunwa.

Hakazalika, a Abuja, ‘yan Najeriya da suka fusata sun taru a karkashin gadar Berger domin nuna adawa da gwamnatin Tinubu.

sun news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp