fidelitybank

Jordan ta janye Jakadanta daga Isra’ila

Date:

Ƙasar Jordan ta ɗauki matakin da ta kira martaninta kan yaƙin da Isra’ila take yi a Zirin Gaza ta hanyar janye jakadanta daga Isra’ila.

Wata sanarwa ta ce Mataimakin Firaminista kuma Ministan Harkokin Wajen Jordan Ayman Safadi ne ya ba da umarnin janye jakadan “don nuna ɓacin ran Jordan kan tashin hankalin da ke faruwa a Gaza”.

Ranar Lahadin da ta wuce, Safadi ya faɗa wa BBC yayin wata hira cewa Jordan “za ta yi duk abin da za ta iya a lokacin da ya dace, duk abin da muke ganin zai taimaka a yaƙin nan, za mu yi shi”.

Jordan ce ƙasar Larabawa ta farko da ta ɗauki irin wannan mataki.

Kamar Masar, wadda ita ma ƙulla yarjejeniyar zaman lafiya da Isra’ila, har ma da wasu Larabawan da suka gyara alaƙa da ita, Jordan na da ofishin jakadanci a birnin Tel Aviv na Isra’ila.

Haka nan ƙasar ta faɗ wa jakadan Isra’ila, wanda ya bar birnin Amman mako biyu da suka wuce saboda zanga-zanga, cewa kada ya koma.

Sanarwar ta Jordan ta fayyace cewa komawar jakadan Isra’ila ƙasar “ya dogara ne idan yadda Isra’ilar ta dakatar da hare-hare a Gaza”.

Ta kuma bayyana damuwarta kan “matsananciyar rayuwa da ake ciki” a Gaza.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp