fidelitybank

Jirgin ƙasa daga Kaduna zuwa Abuja zai dawo aiki ka’in da na’in – NRC

Date:

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta ƙasa, NRC, ta ce, ta kammala gyaran hanyar dogo daga Abuja zuwa Kaduna kwanaki 37 bayan da wasu ‘yan ta’adda suka kai masa hari.

Ta ce, za a ci gaba da zirga-zirgar jiragen kasa daga Abuja zuwa Kaduna nan ba da dadewa ba, tare da sanya karin matakan tsaro.

Hukumar ta NRC ta ce, lokacin da jiragen kasan suka koma, za a bukaci fasinjoji da su ba da rajistar lambar shaidar kasa (NIN), don tantancewa kafin su sayi tikitin jirgin kasa.

NRC ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa a ranar Alhamis ta hannun Engr Niyi Ali a madadin Manajan Darakta na kamfanin, Fidet Okhiria.

A ranar 28 ga watan Maris ne ‘yan ta’adda suka kai hari kan jirgin AK9 daga Abuja zuwa Kaduna, inda suka kashe akalla mutane tara tare da jikkata wasu da dama tare da yin awon gaba da wasu da dama.

nigeria news(punch)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp