fidelitybank

Jirgin Ukraine mara matuki y kashe sojojin Rasha

Date:

Wani jirgi maras matuki na kasar Ukraine ya kai hari kan sansanin jiragen yakin Rasha na Engels da ke kudancin kasar lamarin da ya yi sanadin mutuwar mutum uku, a cewar Moscow.

Rahotanni sun ce makaman da ke bayar da kariya a sararin samaniya sun kakkabo jirgin inda ya yi rugu-rugu ya fada kan mutanen lamarin da ya kai ga mutuwarsu da daddare.

A farkon watan nan Rasha ta zargi Ukraine da kai irin wannan hari a sararin samaniyar yankin da take ajiye jirage masu kai hare-haren bama-bamai wadanda suke kai wa Ukraine hari.

Sansanin yana da nisan kilomitat 500 daga arewa maso gabashin kan iyakar Ukraine.

Rundunar sojin Ukraine ba ta yi tsokaci a hukumance game da harin ba amma Editan Sashen Rasha na BBC Steve Rosenberg ya ce harin na baya bayan nan wani abin kunya ne ga Rasha.

punch news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baÉ—ala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

ÆŠan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...

Cutar Mashako ta yi ajalin Yara hudu a Kano

Rahotanni na cewa cutar mashaƙo wadda aka fi sani...

Cin zaben da NNPP ta yi a Kano cuwa-cuwa ne – Ata

Ministan Jiha na Gidaje da Cigaban Birane, Rt Hon...

Mutane kusan 40 sun ɓace sakamakon haɗarin kwale-kwale a Sokoto

Aƙalla mutum 40 ne ake nema bayan haɗarin kwale-kwale...
X whatsapp