fidelitybank

Jirgin sama ya yi saukar gaggawa a cikin kogin Tanzania

Date:

Wani jirgin saman fasinja na ƙasar Tanzania ya yi saukar gaggawa a Kogin Victoria da ke kusa da ƙauyen Bukoba na ƙasar.

An ceto fasinja 20 cikin 49 da ke cikinsa, kamar yadda kafofin yaɗa labaran ƙasar suka bayyana, amma ba a tabbatar da adadin ba a hukumance.

Masu aikin ceto da masunta na ci gaba da neman fasinjojin.

Hotunan da aka ɗauka sun nuna yadda kusan dukkan jirgin ya nitse, in ban da jelarsa da ke kan ruwa.

Jirgin na kamfanin Precision Air ya taso ne daga babban birnin Tanzania, Das es Salaam zuwa Bukoba lokacin da ya fuskanci guguwa da ruwan sama mai tsanani, a cewar rahotonni.

Ɗaya daga cikin titunan sauka da tashin jirgi na Filin Jirgin Sama na Bukoba na kusa da Kogin Victoria, wanda shi ne kogi mafi girma a Afirka

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp