fidelitybank

Jirgin sama ya lakume rayuka 68 a Nepal

Date:

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta kasar Nepal, ta bayyana cewa akalla mutane 68 ne suka mutu a jiya Lahadi, lokacin da wani jirgin cikin gida ya yi hatsari a yankin Pokhara.

Muryar Amurka ta bayar da rahoton cewa, hatsarin a cewar hukumomi a kasar Nepal, shi ne hatsarin jirgin sama mafi muni cikin shekaru 30 da aka yi a karamar hukumar Himalaya.

Ma’aikatan ceto da dama na kasar Nepal na lekowa a gefen tuddan da jirgin Yeti Airlines dauke da mutane 72 daga Kathmandu babban birnin kasar ya sauka.

Talabijin na cikin gida ya nuna ma’aikatan ceto suna ta zagaya sassan jirgin da suka karye inda wasu daga cikin kasa da ke kusa da wurin da hadarin ya faru ya kone, tare da ganin lasar wuta.

Tashar yanar gizo ta Safety Network ta nuna cewa hatsarin shi ne mafi muni a Nepal tun shekarar 1992, lokacin da wani jirgin saman Pakistan Airbus A300 ya yi hadari a wani tsauni a kan hanyarsa ta zuwa Kathmandu, inda ya kashe dukkan mutane 167 da ke cikinsa.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaÆ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Æ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe Æ´an Æ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp