fidelitybank

Jirgin Aero ya tirsasa rufe filin jirgin saman Abuja

Date:

An rufe ɗaya daga cikin titunan jirgin na filin jirgin sama na Abuja bayan wani jirgin fasinja mallakin Aerocontractors Airlines ya yi saukar gaggawa ranar Lahadi da safe.

Rahotonni sun ce lamarin ya faru ne da jirgi samfurin Boeing 737 mai rajista 5N-BYQ.

Sai dai an ci gaba da ayyuka kamar yadda aka saba ‘yan awanni bayan janye jirgin da ya maƙale.

Jirgin wanda ya taso daga Legas, ya yi yunƙurin sauka daga kan titin A4 ne lokacin da tayarsa ta gaba ta maƙale a cikin ciyayin da ke gefen titin.

“Daga baya an rufe titin har sai da aka janye jirgin,” in ji hukumar kula da lafiyar jirage ta Najeriya cikin wata sanarwa, tana mai cewa an ƙaddamar da bincike.

“Babu wanda ya rasa rai ko jin rauni,” a cewar James Odaudu cikin sanarwar.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp