fidelitybank

Jirgin ƙasa daga Kaduna zuwa Abuja zai dawo aiki ka’in da na’in – NRC

Date:

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta ƙasa, NRC, ta ce, ta kammala gyaran hanyar dogo daga Abuja zuwa Kaduna kwanaki 37 bayan da wasu ‘yan ta’adda suka kai masa hari.

Ta ce, za a ci gaba da zirga-zirgar jiragen kasa daga Abuja zuwa Kaduna nan ba da dadewa ba, tare da sanya karin matakan tsaro.

Hukumar ta NRC ta ce, lokacin da jiragen kasan suka koma, za a bukaci fasinjoji da su ba da rajistar lambar shaidar kasa (NIN), don tantancewa kafin su sayi tikitin jirgin kasa.

NRC ta bayyana hakan ne a cikin wata sanarwa a ranar Alhamis ta hannun Engr Niyi Ali a madadin Manajan Darakta na kamfanin, Fidet Okhiria.

A ranar 28 ga watan Maris ne ‘yan ta’adda suka kai hari kan jirgin AK9 daga Abuja zuwa Kaduna, inda suka kashe akalla mutane tara tare da jikkata wasu da dama tare da yin awon gaba da wasu da dama.

assu update

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp