fidelitybank

Jinkirin jigilar maniyata da ake samu a Kano laifin NAHCON ne – Abba Danbatta

Date:

Sakataren zartarwa na hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano, Alhaji Mohammad Abba Danbatta, ya danganta tafiyar hajjin da alhazan kano ke yi zuwa kasar Saudiyya da gazawar jirgin da NAHCON ta ware domin jigilar maniyyatan.

Alhaji Mohammad Abba Danbatta wanda ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ranar Litinin a Kano, ya ce kafin a fara jigilar maniyyatan zuwa kasar Saudiyya, hukumar ta rubutawa hukumar NAHCON a hukumance tana neman amincewar ta na baiwa kamfanin Max Air damar daukaka alhazai.

A cewarsa, “A jiya Azman ya umurce mu da mu kira alhazanmu, don jigilar kaya zuwa Saudiyya, mun gayyaci alhazai sama da 400, domin tantancewa a sansanin, kuma an bar maniyyatan a makale sama da sa’o’i 24.

Sakataren zartaswar ya ce, tun da aka fara aikin hajjin, Azman ya yi jigilar maniyyata 975 ne kawai.

Sai dai ya bayyana cewa, hukumar ta bukaci hakan ne saboda max air ya yi irin wannan atisayen tsawon shekaru da dama ba tare da wata tsangwama ba.

Mohammad Abba Danbatta ya lura cewa, duk da bukatar da NAHCON ta yi a hukumance ta baiwa kamfanin Azman Air da ya dauki nauyin alhazan Kano sama da dubu biyu.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp