fidelitybank

Jinkiri kan amincewa da dokar zabe na iya tasiri a gyare-gyare zaben 2023 – INEC

Date:

Hukumar zaɓen mai zaman kanta ta INEC ta ce, ci gaba da jinkiri wajen amincewa da dokar zabe na shekarar 2010 da Majalisar Dokokin ƙasar nan ta yi na iya yin tasiri kan amincewa da sabbin gyare-gyare a babban zaben 2023.

Hukumar ta ce, duk da cewa ta na gudanar da ayyukanta ne bisa tsarin dokokin da ake da su, amma ya na da muhimmanci a samar da dokar da za ta jagoranci gudanar da zaben akalla watanni 12 zuwa 18 kafin gudanar da zaben.

Tuni dai shugaban hukumar, Farfesa Mahmud Yakubu, ya bayyana cewa a ranar 23 ga watan Fabrairun 2023 a matsayin ranar da za a gudanar da zaben shugaban kasa, wato nan da shekara daya kenan.

Gyaran dokar zaben dai ya haifar da muhawara a Najeriya, musamman kan bukatar yada sakamakon zaben ta shafin Internet, da kuma zaɓen .yar tinƙe ga kowacce jam’iyya.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...
X whatsapp