fidelitybank

Jinkiri kan amincewa da dokar zabe na iya tasiri a gyare-gyare zaben 2023 – INEC

Date:

Hukumar zaɓen mai zaman kanta ta INEC ta ce, ci gaba da jinkiri wajen amincewa da dokar zabe na shekarar 2010 da Majalisar Dokokin ƙasar nan ta yi na iya yin tasiri kan amincewa da sabbin gyare-gyare a babban zaben 2023.

Hukumar ta ce, duk da cewa ta na gudanar da ayyukanta ne bisa tsarin dokokin da ake da su, amma ya na da muhimmanci a samar da dokar da za ta jagoranci gudanar da zaben akalla watanni 12 zuwa 18 kafin gudanar da zaben.

Tuni dai shugaban hukumar, Farfesa Mahmud Yakubu, ya bayyana cewa a ranar 23 ga watan Fabrairun 2023 a matsayin ranar da za a gudanar da zaben shugaban kasa, wato nan da shekara daya kenan.

Gyaran dokar zaben dai ya haifar da muhawara a Najeriya, musamman kan bukatar yada sakamakon zaben ta shafin Internet, da kuma zaɓen .yar tinƙe ga kowacce jam’iyya.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp